Tinubu zai gabatar da kasafin kudi na shekarar 2024 ranar Laraba

Shugaban kasa Bola Tinubu zai gabatar da kasafin kudi na badi ga majalisar dokoki ta kasa a gobe Laraba.

By Aliyu Samba | November 28, 2023 | 0 Comments

Tinubu ya nada Akinyelure shugaban NNPC,yayin da ya sake nada Kyari Shugaba

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Ajuri Ngelale ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Litinin mai taken: ‘Shugaba Tinubu ya nada kwamitin gudanarwa na hukumar NNPC.

By Aliyu Samba | November 28, 2023 | 0 Comments

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Rundunar Sojin Najeriya Da Ta Yi Kwaskwarima Ga Dokokinta

Majalisar Ɗinkin Duniya ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake yin nazari tare da yin duba ga dokokinta na yaƙi da matsalar tsaro, domin kauce wa afka wa mutanen da ba su ji ba basu gani ba a faɗin ƙasar.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments

Majalisar Shari'a ta Najeriya ta yiwa Alƙalai 11 ƙarin girma zuwa kotun koli

Majalisar da ke kula da Shari'a ta ƙasa (NJC) tayi wa Alƙalai goma sha-daya karin girma zuwa kotun ƙoli, a wani mataki na inganta harkokin Shari'a a fadin Najeriya.

By Aliyu Samba | December 07, 2023 | 0 Comments